DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan majalisar wakilai za su kai wa Shugaba Tinubu tallafin N704.91m don a raba wa talakawa

-

A ranar 31 ga watan Disamba 2023, ajalisar wakilan Najeriya za ta gabatar da tallafin naira milyan N704.91 ga Shugaba Bola Tinubu domin amfani da kudin wajen ragewa talakawa radadin cire tallafin man fetur.
Idan za a iya tunawa, ranar 18 ga watan Yuli majalisar ta amince a ware kashi 50 da ga dubu 600 na albashin kowane dan majalisa har tsawon watanni 6 domin magance matsalolin da talakawa ke fuskanta.
A zaman majalisar na yau, Tajuddeen Abbas, Kakakin majalisar ya ce zai jagoranci tawagar da za ta mikawa shugaban kasa kuɗaɗen kamar yadda a ka yi alkawari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara