DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin Adamawa ta amince da dokar da za ta baiwa Gwamna damar kirkiro da sabbin masarautu masu daraja ta 1

-

Majalisar dokokin jihar Adamawa ta amince da wata doka da za ta bada damar kirkiro da ƙarin masarautu masu daraja ta daya a jihar.
Dokar wadda ke jiran Gwamna Ahmadu Fintiri ya sanya mata hannu domin tabbatar da ita, na zuwa ne kwanaki kadan bayan da gwamnan ya sanya hannu kan dokar da ta kirkiro da gundmomi 83.
Sabuwar dokar za ta sauke Lamidon Adamawa, Mustapha Barkindo, daga zama shugaban majalisar sarakuna na din-din-din, muƙamin zai zama wa’adin shekara 1 tsakanin sarakunan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojojin Amurka na jiran umarnin Trump don kai farmaki Nijeriya

Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar da shirin kai farmaki a Nijeriya bayan umarnin tsohon shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, bisa zargin...

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Mafi Shahara