DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babbar kotun kolin Guinée Conakry ta fitar da sunayen ‘yan takarar da ta amince da su

-

Babbar kotun kolin Guinée Conakry ta fitar da sunayen ‘yan takarar da ta amince da takardunsu ne a zaben shugaban kasar a ranar Asabar 8 ga watan Nuwamba 2025.

‘Yan takara 9 ne ta amince da takardun bukatar tasu ciki har da shugaban gwamnatin mulkin sojin kasar, Mamadi Doumbouya da ke kan karagar mulki tun 2021, bayan ya yi wa Alpha Condé juyin mulki.

Google search engine

Sai dai kotun ta yi watsi da wadansu takardun ‘yan takarar a kalla talatin.

A ranar 28 ga watan Disamba mai 2025, ne za a gudanar da zaben shugaban kasa a Guinée Conakry.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna biyan ‘yan bindiga Naira miliyan 7 don zama a gidajenmu ko noma gonakinmu

Wasu al’ummomi a karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja sun bayyana cewa suna biyan haraji ga ‘yan bindiga domin su samu damar zama a garuruwansu...

Abin takaici ne a ce tawagar Super Eagles na bin bashi – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya na jam’iyyar Labour Party a zaɓen 2023 Peter Obi, ya bayyana takaici kan rahotannin da ke nuna cewa tawagar wasan...

Mafi Shahara