DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya jaddada aniyar gwamnatin tarayya wajen inganta horo da walwar jami’an tsaro

-

Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da goyon bayan gwamnati ga ‘yan sanda ta hanyar ingantaccen horo, kayan aiki, da jin dadin ma’aikata, tare da magance tushen rashin tsaro ta ci-gaban tattalin arziki, a yayin bikin kammala horon sabbin ‘yan sanda 1,001 a makarantar horon ‘yan sanda da ke a Wudil, Kano.

Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ya ce sabbin jami’an suna da alhakin girmama hakkin bil’adama, gudanar da aiki cikin gaskiya, da kare doka yayin da suke shiga aiki a fagen tsaron cikin gida.

Google search engine

Kwamandan POLAC, AIG Patrick Atayero, ya bayyana cewa ‘yan sandan da aka yaye din sun sami cikakken horo na ilimi da aikin aiki, kuma cibiya na ci-gaba da fadada shirye-shirye da inganta gine-gine domin daidaita aikin ‘yan sanda da matakan kasa da kasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya zargi gwamnatin Tinubu da hannu a yunƙurin sanya Kwankwaso cikin jerin takunkumin Amurka

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya yi zargin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na iya kasancewa a bayan yunƙurin dan Majalisar Dokokin Amurka,...

Shehu Sani ya karyata El-Rufai kan batun bacewar Dadiyata

Tsohon Sanatan Kaduna ta Tsakiya, Comrade Shehu Sani, ya karyata ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, cewa Abubakar Idris wanda aka fi sani da...

Mafi Shahara