Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiA shirye nake na sayar wa NNPCL da matatar fetur da na...

A shirye nake na sayar wa NNPCL da matatar fetur da na gina – Dangote

 

Dangote ya ce a shirye yake ya sayar da matatar fetur dinsa ga kamfanin NNPCL na gwamnatin Nijeriya.

Hamshakin attajirin na Afirka ya fadi haka ne a wannan Lahadi, daidai lokacin da ake tsaka da takaddama tsakaninsa da wasu jami’ai da ke sanya ido kan kula da matatun mai na kasar. 

Dangote a wata hira da jaridar Premium Times ya ce ‘idan har suna zargi na da zama mai mamaye kasuwanci, na ba su izini su zo su sayi matatar man fetur din da ake cece-kuce a kanta.’

Matatar da aka kwashe shekaru 10 ana ginawa na da karfin fitar da lita 650,000 ta fetur a kowace rana

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata