Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiAbuja ba za ta gyaru cikin shekaru biyu ba - Minista Wike

Abuja ba za ta gyaru cikin shekaru biyu ba – Minista Wike

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya bayyana cewa ba zai yiwu a kawo sauyi a dukkanin fannonin ci gaban Abuja cikin shekaru biyu kacal ba, yana mai cewa hakan ba shi da tushe a zahiri.

Wike ya bayyana hakan ne a lokacin wani taron tattaunawa da manema labarai da aka gudanar a Abuja a ranar Litinin, inda ya mayar da martani kan korafe-korafen da suka shafi gibin da ake samu a bangaren gine-gine, ilimi, lafiya da sufuri.

Ya bukaci ‘yan Najeriya da su fahimci cewa gudanar da gwamnati na bukatar lokaci da tsara abubuwa bisa fifiko.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata