Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya kare matakin Majalisar kan gyaran Dokar Zaɓe, yana mai cewa masu sukar aikin na yanke hukunci ne tun kafin kammala bin tsarin dokar.
Akpabio ya jaddada cewa Majalisar ba ta cire tsarin aika sakamakon zaɓe ta na’ura daga dokar ba, sai dai ta ɗora ayar tambaya kan sharadin aika sakamakon a lokacin da ake yin zaɓe.
A cewar wata sanarwa da jaridar Punch ta ruwaito, Akpabio ya yi wannan bayani ne a Abuja yayin da ya halarci bikin kaddamar da littafin The Burden of Legislators in Nigeria na Sanata Effiong Bob, inda ya kasance bako na musamman.
Akpabio ya caccaki masu sukar aikin gyaran Dokar Zaɓe da majalisar dattawa ke yi
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
