Ofishin Jakadancin Amurka a Najeriya ya sanarwar da wasu ‘yan Nijeriya masu neman izinin shiga kasar cewa dole ne su buɗe shafinsu na kafofin sada zumunta ga jama’a domin ba su damar binciken abubuwan da suke yi.
F, M, da J wasu nau’ikan biza da gwamnatin Amurka ke bayarwa ga daidaikun mutane da ke zuwa ƙasar don neman ilimi ko karantawa.
Ta bayyana cewa masu neman a cikin waɗannan nau’ikan dole ne a yanzu saita bayanan shafukansu na sada zumunta ga jama’a, a matsayin wani ɓangare na karbar buƙatar neman izinin shiga kasar.
Wannan na kunshe a cikin wani bayani a shafin ofishin Jakadancin Amurka na Najeriya, a cewar jaridar Punch.
Amurka ta fara bibiyar ‘yan Nijeriya da ke neman bizar karatu a kasar
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
