Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida ta Amurka ta bayyana cewa za ta kori ’yan Nijeriya ba ƙasa da 79 da aka yanke wa hukunci bisa aikata laifuka a ƙasar.
Binciken jaridar PUNCH a shafin yanar gizon DHS a ranar Litinin ya nuna cewa ’yan Nijeriyan 79 din sun samu hukunci ne kan laifuka da suka haɗa da zamba, fataucin miyagun ƙwayoyi, duka da raunatawa, kisan kai da fashi, da sauransu.
Wata sanarwa ta nuna cewa an kama mutanen ne a cikin yakin da Amurka ke yi na kama ’yan ƙasashen waje masu aikata laifuka, kafin a shirya korarsu daga ƙasar.
Amurka za ta kori ’yan Nijeriya 79 da suka aikata manyan laifuka
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
