Monday, April 6, 2026
HomeKetareAn fara shari’ar magoya bayan Senegal 18 da ake zargi da tayar...

An fara shari’ar magoya bayan Senegal 18 da ake zargi da tayar da hargitsi a wasan ƙarshe na AFCON

An fara shari’ar magoya bayan Senegal 18 da ake zargi da tayar da hargitsi a lokacin wasan ƙarshe na gasar AFCON 2025 da Senegal ta doke Moroko da ci 1–0 a wata kotun Moroko, kamar yadda lauyoyin da ke kare su suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP.

Lamarin ya faru ne a Rabat, inda aka gudanar da wasan ƙarshe, bayan samun hargitsi a filin wasan.

Kotun ta ɗage sauraron shari’ar zuwa ranar 29 ga Janairu, domin bai wa ɓangarorin sharya wa, ance magoya bayan na ci gaba da kasancewa a tsare kafin shari’ar yayin da ake ci gaba da bincike kan abin da ya faru a ranar wasan.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata