Hukumomin ƙasar Mali sun kama tare da tsare ɗan jarida Youssouf Sissoko, bisa zargin cin mutuncin shugaban gwamnatin mulkin sojan Nijar, Janar Abdourahamane Tiani.
Sissoko, wanda shi ne Daraktan Jaridar Alternance a Mali, an kama shi ne a ranar Alhamis, 5 ga Fabrairu 2026, bayan jaridar tasa ta wallafa wani labari da a ciki ta caccaki Janar Tiani, tare da zarginsa da ɗora alhakin harin da ƙungiyar IS ta kai a Yamai kan Faransa, Bénin da Côte d’Ivoire.
A cikin labarin, jaridar ta kuma zargi Janar Tiani da ƙarya, tare da cewa yana ƙoƙarin mayar da ƙasar Nijar wani dakin gwaje-gwaje na siyasar guba.
Sai dai ƙungiyar ’yan jarida masu zaman kansu ta riga ta bayyana damuwarta kan kamun Sissoko, inda ta bukaci a bayar da belinsa kafin ranar 9 ga Maris 2026, ranar da ake sa ran a gurfanar da shi gaban kotu.
An kama ɗan jaridar Mali bisa zargin cin mutuncin shugaban Nijar, Janar Tiani
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
