Hukumar raya babban birnin tarayya Abuja (FCTA) ta ce an kama mutane 210 da ake zargi da barace-barace da wasu laifuka daban-daban, a wani sabon yunkuri da take kawar da barace-barace daga titunan Abuja.
Daraktar rikon kwarya ta sashen jin ƙai da kula da walwalar jama’a, Gloria Onwuka, ce ta bayyana hakan yayin miƙa waɗanda aka kama zuwa cibiyar gyaran halaye da ke Bwari, a cewar gidan talabijin na NTA.
Gloria ta ce waɗanda aka kama sun haɗa da mata, maza da yara waɗanda ke barace-barace a manyan tituna, da kuma wasu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban.
An kama mabarata 210 a titunan Abuja – Hukumar FCTA
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
