Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiAn sako jagororin adawa a Guinee Bissau bayan kamasu da sojoji suka...

An sako jagororin adawa a Guinee Bissau bayan kamasu da sojoji suka yi

‘Yan adawa da kungiyoyin fararen hula da ECOWAS a kasar Guinée Bissau na nuna farin ciki da sakin manyan ‘yan adawar kasar bayan shafe sama da wata biyu a tsare.

Daga yanzu dai Domingos Simoes Pereira zai ci gaba zama karkashin saka ido yayin da shi kuma Fernando Dias da ya yi ikirarin lashe zaben shugaban kasa ya bar ofishin jakadancin Nijeriya cikin ‘yancin inda a yake samun mafaka a baya .

Sakin ‘yan siyasar ya zo ne sakamakon shiga tsakani da ministan tsaron Sénégal janar Birame Diop wanda shugaba Bassirou Diomaye Faye ya aika a matsayin dan aike na musamman shiga takani.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata