Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiAn samu hayaniya a Majalisar wakilan Nijeriya bayan wasu ‘yan majalisa sun...

An samu hayaniya a Majalisar wakilan Nijeriya bayan wasu ‘yan majalisa sun ƙi amincewa da janye ƙudurin gyaran dokar zaɓe ta 2025

An ce yunƙurin janye ƙudurin ya janyo cece kuce a yayin zaman majalisar na ranar Talata.

Jaridar Premium Times ta rawaito cewa hayaniyar ta fara ne lokacin da shugaban kwamitin harkokin majalisa, Francis Waive, ya gabatar da buƙatar a janye amincewar da aka yi wa kudurin.

Ya ce an yi hakan ne domin a sake duba dokar don dacewa da sabbin gyare gyaren tsarin gudanar da zaɓe.

Francis Waive ya roƙi ‘yan majalisa sun janye wancan amincewa domin a mayar da kudurin gaban kwamitin don sake yin nazari akai.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata