Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiAn yi hasashen samun hazo na kwanaki 3 a wasu wurare a...

An yi hasashen samun hazo na kwanaki 3 a wasu wurare a sassan Nijeriya – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya NiMet, ta yi hasashen cewa a wasu sassan kasar za a fuskanci yanayin hazo na kwanaki uku a fadin Nijeriya.

A cewar hukumar, ana sa ran hazo da kura mai zai mamaye yawancin yankin Arewa ta Tsakiya a cikin wannan lokaci.

NiMet ta kuma bayyana cewa a yankin kudancin kasar za a samu rana tare da gajimare kadan, amma akwai yiwuwar samun tsawa da ruwan sama mai da yamma ko dare a wasu jihohin.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata