Hukumomin ƙasar Nijar, ƙarƙashin jagorancin Ministan Harkokin Cikin Gida, Janar Mohamed Toumba, ne suka shirya bikin tunawa da cikar Yamai shekaru 100 da zama babban birnin ƙasar.
A baya dai birnin Zinder ne ke matsayin babban birnin Nijar, kafin a shekarar 1926 lokacin mulkin mallaka, Turawa suka mayar da fadar gwamnatin ƙasar zuwa Yamai.
An gudanar da wannan biki ne a babban ɗakin taro na ƙasa da ƙasa da ke birnin Yamai, inda manyan jami’an gwamnati suka halarta, ciki har da ministoci da sauran manyan masu ruwa da tsaki a gwamnatin Janar Abdourahamane Tiani.
Ana bikin cika shekaru 100 da maida birnin Yamai a matsayin babban birnin ƙasar Nijar
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
