Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiAna auna kwazon gwamnoni ne ta hanyar halartar jana'iza ko daurin aure...

Ana auna kwazon gwamnoni ne ta hanyar halartar jana’iza ko daurin aure a Nijeriya – tsohon kwamashina daga jihar Plateau

Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Filato, Yakubu Dati, ya bayyana cewa ana matsa wa gwamnoni lamba su halarci bukukuwa da jana’iza maimakon su mayar da hankali kan ayyukan ci gaba.

Da yake magana da gidan talabijin na Channels, Dati ya ce wasu na amfani da irin waɗannan bukukuwa wajen auna nasarar gwamna, maimakon duban ayyukansa.

Sai dai ya jaddada cewa akwai gwamnoni da ke kokarin saukaka wa jama’a ta hanyar samar da muhimman ababen more rayuwa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttps://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Manajan Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata