Shugabar rikon kwarya ta jam’iyyar Labour Party, Sanata Nenadi Esther Usman, ta ce jam’iyyarta tana da shirin gyara kura-kuran da gwamnatin jam’iyyar APC mai mulki ta tafka, wadda ta bayyana da cewa ta gaza matuka.
Yayin da take zantawa da manema labarai a jihar Kaduna dangane da abubuwan da ke gudana a cikin jam’iyyar LP, Sanata Nenadi ta bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da bada goyon baya ga jam’iyyar, tana mai cewa LP za ta ci gaba da zama sahihin zabi mai mayar da hankali kan talakawa, domin dawo da fata da martabar kasa.
A cewarta, gwamnatin APC ta “talauta ‘yan Najeriya fiye da kowace gwamnati a tarihin kasar,” inda ta bayyana halin rayuwa a kasar a yau da cewa “ba za a iya jurewa ba.”
APC ta talauta ‘yan Nijeriya fiye da kowace gwamnati a tarihin kasar – Shugabar riko ta jam’iyyar LP
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
