Sunday, April 5, 2026
HomeSiyasaAtiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

Atiku ya gana da shugabannin ADC a Abuja

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya yi wata ganawa da shugabannin jam’iyyar ADC na jihohin kasar.

 

Atiku Abubakar ya tabbatar da hakan ne cikin wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X, yana mai cewa daukacin shugabannin sun kawo masa ziyara ne don yi masa barka da shiga ADC a hukumance.

 

Yayin tattaunawar, Atiku ya bukaci a samar da kyakkyawan hadin kai a jam’iyyar don tunkarar abin da ke gabansu, yana mai cewa babu bukatar bata lokaci a daidai wannan lokaci.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata