Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiAtiku ya yaba da matakin Tinubu kan su Betta Edu da Sadiya

Atiku ya yaba da matakin Tinubu kan su Betta Edu da Sadiya

Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya yaba wa shugaba Tinubu kan dakatar da ministar jin kai Betta Edu da ya yi.

Hakan na ƙunshe ne a wata sanarwa da mai taimaka masa na musamman kan harkokin yada labarai, Phrank Shaibu, ya fitar.

Atiku ya bayyana cewa dakatarwar da aka yi wa ministar abin a yaba ne ga shugaban kasar.

An dai dakatar da ministar jin ƙan bisa zargir ta da tura Naira miliyan 585 zuwa wani asusu na daban.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata