Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiBabu jam'iyyun NNPP, PDP, da ADC a takardun zaɓen cike gurbi na...

Babu jam’iyyun NNPP, PDP, da ADC a takardun zaɓen cike gurbi na Kano

Rahotanni daga Arise News sun nuna cewa manyan jam’iyyun adawa guda uku, NNPP, PDP, da ADC ba su bayyana a takardun zaɓe na zaben cike gurbin kujeru biyu a majalisar dokokin jihar Kano da ake gudanarwa a ranar Asabar ba.

Zaɓen na cike gurbi ne na kujerun da suka samu rashin cancanta bayan rasuwar tsoffin ‘yan majalisa a bara, wadanda suka kasance membobin NNPP kafin rasuwarsu.

Rahoton ya kara da cewa jam’iyyun siyasa tara ne aka jera a takardun zaɓen, ba tare da PDP, NNPP da ADC ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata