Jakadan Tarayyar Turai (EU) a Nijeriya da ECOWAS, Gautier Magnot, ya bayyana cewa sama da yara miliyan biyu da ke fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki a yankunan Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma, inda suke bukatar karin abinci da magani domin ceton rayuwarsu.
Magnot ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da Channels Television a shirin The Morning Brief ranar Juma’a, inda ya ce janyewar taimako daga Amurka da wasu abokan hulda ya bar gibi mai girma, a kokarin tallafawa wadannan yara da abincin tamowa da suka dogara da shi.
Ya ce akwai bukatar gaggauta daukar mataki domin cike gibi da kuma kare rayukan yaran da ke cikin hadari matuka sakamakon yunwa da rashin abinci mai gina jiki.
Cutar Tamowa ta galabaitar da yara miliyan biyu a Arewa ta Gabas da maso Yammacin Nijeriya – Jakadan Tarayyar Turai
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
