Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiDakarun Nijeriya sun dakile jerin hare-hare biyu a Borno

Dakarun Nijeriya sun dakile jerin hare-hare biyu a Borno

Sojojin Najeriya sun dakile hare-hare biyu da Boko Haram/ISWAP suka kai a daren Alhamis a Gajibo da Damboa, Jihar Borno.

Majiyoyi sun tabbatarwa Premiumtimes cewa maharan sun farmaki Gajibo da misalin karfe 11:30 na dare, amma sojoji sun fatattake su tare da samun karin dauki daga Dikwa. Inda aka hallaka daya daga cikin maharan, yayin da kuma wasu da dama suka tsere da raunuka.

Sai dai mambobi biyu na Civilian JTF da wani mai gadi sun rasa rayukansu a fafatawar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata