Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiFadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin...

Fadar Shugaba Tinubu ta soki Atiku kan kwatanta gwamnatinsa da ta mulkin soja

Fadar Shugaban Nijeriya ta caccaki madugun adawa Atiku Abubakar, bisa kwatanta gwamnatin Tinubu da mulkin soja, tana mai bayyana kalaman nasa a matsayin abinda basu dace ba.

Martanin ya biyo bayan furucin Atiku a wani taron ƙaddamar da littafi a Abuja a ranar Talata, inda ya bayyana gwamnatin APC a matsayin mummunar gwamnati mafi muni da ya taɓa gani cikin kusan shekaru 40 da yake a harkar siyasa, yana mai cewa ta fi ma gwamnatocin soja illa.

A wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Laraba, mai ba Tinubu shawara kan harkokin yada Labarai Sunday Dare, ya zargi Atiku kalaman cin mutuncin ’yan Nijeriya.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata