Sunday, April 5, 2026
HomeSiyasaFemi Falana ya caccaki manufofin tattalin arzikin Tinubu

Femi Falana ya caccaki manufofin tattalin arzikin Tinubu

Lauyan da ke kare hakkin dan Adam, Femi Falana, ya caccaki matakan tattalin arzikin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa, yana mai cewa manufofin “tsauraran tsarin ‘neoliberal'” na gwamnatin sun shafe matsakaicin ajin al’umma tare da kara jefa miliyoyin ‘yan kasa cikin talauci.

Falana ya bayyana hakan ne a lokacin da yake mayar da martani kan furucin Shugaba Tinubu na cewa yana sane da mawuyacin halin tattalin arzikin da jama’a ke ciki.

Sai dai Falana ya ce maimakon sauƙa, matakan gwamnati sun kara tsananta wahala da fatara kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ambato.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata