Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiGanduje ya nemi hadin kai domin karfafa bangaren shari’a

Ganduje ya nemi hadin kai domin karfafa bangaren shari’a

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Ganduje, ya bukaci shugabannin siyasa da su hada kai wajen karfafa bangaren shari’a da tabbatar da bin doka da oda tare da kare ka’idojin dimokradiyya.

Ganduje ya ba da wannan shawarar ne a ranar Alhamis a Abuja, a wajen taron IPAC mai taken Gudunwar Shari’a a Dorewar Dimokuradiyya a Nijeriya.

Ya ce bangaren shari’a na Nijeriya ya taka rawar gani a dorewar dimokradiyya a kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata