Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiGini mai bene hawa 2 ya rufta kan mutane a Abuja

Gini mai bene hawa 2 ya rufta kan mutane a Abuja

Yanzu haka wasu mutane a Abuja na karkashin baraguzan wani gini da ya ruguje a Abuja. Jaridar Daily Trust wacce ta ruwaito wannan labarin ta ce bene ne mai hawa biyu da ke layin Lagos Street a Unguwar Garki. Kawo yanzu babu wani karin haske a kan aikin ceto rayukan mutanen a wannan al’amari da ya faru a safiyar Alhamis.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata