Monday, April 6, 2026
HomeKetareGwamna Zulum zai ba duk dan Borno da ke hijira a Kamaru...

Gwamna Zulum zai ba duk dan Borno da ke hijira a Kamaru N500,000

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bayyana cewa gwamnatin jiharsa za ta ba kowane ɗan gudun hijira ɗan Borno da yake a Kamaru N500,000 idan ya amince ya koma gida.

Zulum ya bayyana haka ne yayin da yake jawabi ga ‘yan gudun hijira a sansanin Minawao, da ke yankin Arewa ta Gabashin Kamaru.

Jaridar Punch ta ambato shi na cewa samar da cikakken tsaro a yankunan da za su koma, musamman bayan manyan hare-haren soji da ƙarfafa tsaron farar hula a Gwoza da sauran yankuna na jihar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata