Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiGwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya jaddada shirinsa na komawa APC

Gwamnan jihar Taraba Agbu Kefas ya jaddada shirinsa na komawa APC

Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya tabbatar da shirinsa na sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC a ranar Laraba, 19 ga Nuwamban 2025.

Jaridar Daily Trust, ta ruwaito cewa Gwamna Kefas ya bayyana wa manema labarai cewa wannan mataki nasa ya samo asali ne daga bukatar cigaban al’ummar Taraba, yana mai cewa sauyin jam’iyyar tasa sa ba don son rai bace, domin kuwa yana da alaka da makomar jihar.

Ya kara da cewa shirye-shiryen karbar sa a APC sun yi nisa, tare da dubban magoya baya a jihar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata