Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiGwamnan Kano ya umurci Abdullahi Musa ya kula da ofishin SSG

Gwamnan Kano ya umurci Abdullahi Musa ya kula da ofishin SSG

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1h4mmNfT8qSDNpAxGvJn4ZN2wlsxmP6t8
Gwamnan Kano Enge Abba Kabir Yusuf ya umurci shugaban ma’aikatan gwamnatin jihar Abdullahi Musa ya kula da ofishin sakataren gwamnatin jihar. Bayanan da DCL Hausa ta tattaro daga majiyoyi a gwamnatin ta Kano sun ce Abdullahi Musa zai kula da ofishin kafin sakataren gwamnati Abdullahi Baffa Bichi ya samu koshin lafiya. Sai dai Majiyar Ta DCL ta ce hakan ba ya nufin cewa an sauke sakataren gwamnatin jihar ta Kano.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata