Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiGwamnatin jihar Lagos za ta fara cire harajin da ba a biya...

Gwamnatin jihar Lagos za ta fara cire harajin da ba a biya ba kai tsaye daga asusun bankunan wadanda ake bi

Hukumar tattara haraji ta Jihar Legas (LIRS) ta sanar da cewa za ta fara amfani da ikon doka wajen karɓar harajin da ba a biya ba ta hannun bankuna, ma’aikata, masu haya da abokan kasuwanci na masu biyan haraji.

LIRS ta ce dokar Haraji ta Ƙasa ta 2025 ta ba ta damar umartar duk wanda ke riƙe da kuɗin mai bashi ko ke binsa kuɗi, ya tura kuɗin kai tsaye domin biyan bashin haraji.

Hukumar ta bayyana cewa wannan mataki ya shafi harajin mutum ɗaya, harajin ribar kadarori, stamp duty da wasu, tana mai gargaɗin jama’a su biya harajinsu domin kauce wa wannan tsari.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata