Gwamnatin Tarayya ta amince da ƙarin kuɗin sayen tufafin aiki ga ma’aikatan jinya da ke ƙarƙashin aikinta, daga ₦20,000 zuwa ₦80,000 a duk shekara.
Kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito, Hukumar Albashi, Alawus da Kuɗaɗen Shiga ta Ƙasa (NSIWC) ce ta amince da wannan ƙarin, inda wata sanarwa ta tabbatar da hakan, abin da ke nufin ƙarin kashi 300 daga tsohon adadi.
Wannan mataki ya zo ne bayan ƙorafe-ƙorafen da Ƙungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Nijeriya NANNM ta yi a watan Yuli 2025, inda ta bayyana cewa ₦20,000 na shekara bai wadatar ba ga ma’aikatan jinya.
Shugaban kungiyar, Morakinyo-Olajide Rilwan, ya shaida wa manema labarai cewa an fitar da sanarwar ƙarin alawus ɗin ba tare da tuntubar ƙungiyar ba.
Gwamnatin Nijeriya ta ƙara kuɗin ‘uniform’ ga ma’aikatan jinya zuwa ₦80,000
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
