Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiHisbah ta cafke jarumar TikTok Murja Kunya

Hisbah ta cafke jarumar TikTok Murja Kunya

 

Hukumar Hisbah a jahar Kano ta kama shahararriyar yar Tiktok Murja Ibrahim Kunya.

Gidan rediyon Freedom ta ruwaito labarin kama Murja a safiyar yau Talata.

Hakan dai ya biyo bayan farautar Murja tare da wasu ƴan Tiktok biyar da Hukumar Hisbah a Jihar ke yi.

Mutanen da hukumar ke nema sun haɗa da Murja, Abubakar Ibrahim (G-Fresh), Sadiya Haruna, Ashiru Idris (Maiwushirya), Ummee Shakira da Hassan Makeup.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata