Tuesday, April 7, 2026
HomeLabaraiHukumar JAMB ta sanar da ranar da za a fara zauna...

Hukumar JAMB ta sanar da ranar da za a fara zauna jarabawar UTME

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da ranar 24 ga Afrilu, 2025, a matsayin sabuwar ranar da za a fara zauna jarrabawar ta shekarar 2025 a fadin kasar nan.

Sanarwar ta fito ne daga Fabian Benjamin, mai ba da shawara kan hulda da jama’a na hukumar JAMB ya sanya wa hannu.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata