Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiHukumar NiMet ta shawarci manoma da su jinkirta fara shuka

Hukumar NiMet ta shawarci manoma da su jinkirta fara shuka

Hukumar kula da yanayi ta Nijeriya NiMet ta yi hasashen saukar damina da wuri a shekarar 2025, musamman a jihohi irin Kano, Neja, River da wasu 12.

Ministan harkokin sufurin jiragen saman kasar Festus Keyamo ne ya bayyana hakan a Abuja, inda ya gargadi manoma da su guji fara shuka da wuri don gujewa fuskantar kalubale a kan kayan amfanin gona.

Ministan ya kara da cewa duk da kasancewar an fara samun saukar ruwan sama a wasu yankunan Nijeriya, akwai yiwuwar samun sauran lokaci kafin ainahin damina ta fadi, kamar yadda Dailytrust ta ruwaito.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata