Jami’an tsaro sun yi nasarar lalata wani abin fashewa da ake zargin ’yan ta’adda ne suka dasa a hanyar Danjibga–Kuncin Kalgo a ƙaramar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara.
An gudanar da aikin ne ta haɗin gwiwar sashen ’yan sanda masu lalata bama-bamai (EOD–CBRN), sashen yaƙi da garkuwa da mutane, da kuma sojoji, tare da tsauraran matakan tsaro daga Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara.
A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, kakakin rundunar ’yan sandan jihar, Yazid Abubakar, ya ce an gudanar da aikin ne a ranar Juma’a, ƙarƙashin jagorancin SP Abdulrazak Musa Hassan.
Jami’an tsaro sun lalata abin fashewa da ’yan ta’adda suka dasa a Zamfara
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
