Wednesday, April 8, 2026
HomeLabaraiJihar Zamfara ta bankado ma'akatan bogi 2,363

Jihar Zamfara ta bankado ma’akatan bogi 2,363

 

Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta bankado ma’aikatan bogi 2,363 bayan aikin tantance ma’aikatan jihar da aka gudanar, tare da like hanyar zurarewar kudin gwamnati da suka kai naira miliyan 193.6 a kowane wata.
Gwamna Dauda Lawal ne ya kafa kwamitin karkashin jagorancin sakataren gwamnatin jihar Zamfara a watan Augustan 2024 da manufar tantance ma’aikatan jihar.
Wani bayani da mai magana da yawun gwamnan, Sulaiman  Idris, ya ce a yayin aikin an gano kananan yara 220 da aka sanya cikin ma’aikatan jihar kuma suke karbar albashi.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata