DCL Hausa Radio
f DCL HAUSA FACEBOOK
Saturday, April 11, 2026
HomeLabaraiJiragen yaki sun yi luguden wuta tare da ajalin 'yan ta'adda...

Jiragen yaki sun yi luguden wuta tare da ajalin ‘yan ta’adda da dama a jihar Neja

Wani farmaki da jiragen rundunar sojin saman Nijeriya suka kai a maboyar ‘yan ta’adda ya yi sanadiyar mutuwar wadanda ake zargin ‘yan bindiga da dama a dajin Alawa Forest cikin karamar hukumar Shiroro ta jihar Neja.
Rundunar ta ce an kai harin ne karkashin rundunar Operation Fansan Yamma dake yaki da ‘yan bindiga a yankin Arewa ta Yamma da Arewa ta Tsakiyar Nijeriya.
Sanarwar da daraktan yada labarai na ofishin rundunar sojin saman Olusola Akinboyewa, tace an tarwatsa maboyar ‘yan bindigar.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata