Sunday, April 5, 2026
HomeSiyasaKakakin majalisar dokokin Rivers da ƴan majalisa 15 sun koma jam'iyyar APC

Kakakin majalisar dokokin Rivers da ƴan majalisa 15 sun koma jam’iyyar APC

‘Yan majalisar dokokin Jihar Rivers 16 karkashin jagorancin kakakin majalisar Martin Amaewhule, sun sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa APC.

 

Amaewhule ya sanar da yanke wannan shawara ne yayin zaman majalisar na yau Juma’a, inda ya bayyana rarrabuwar kai a cikin PDP a matsayin dalilin daukar matakin.

 

Ya shaida wa sauran ‘yan majalisar cewa ya sanar da masu ruwa da tsaki batun barinsa PDP, inda ya kara da cewa tuni ya ayyana shiga APC mai mulki a Nijeriya

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata