Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozomomi ta Nijeriya (NANNM) ta bayyana cewa kashi 90 cikin 100 na bukatunsu da suka gabatar wa gwamnati ba su da wata bukatar kudi.
Shugabar reshen jihar Cross River na kungiyar, Josephine Bassey, ta bayyana hakan ne yayin da take tsokaci kan yajin aikin gargadi na kwana bakwai da kungiyar ta fara tun daga ranar Laraba, 30 ga Yuli.
Da take zantawa da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) a Calabar ranar Alhamis, Bassey ta bayyana cewa yawancin bukatun nasu na da nasaba da mulki ne da kuma tabbatar da hukuncin kotu.
Kashi 90 cikin 100 na bukatunmu ba su da alaka da kudi – Ma’aikatan jinya masu yajin aiki a Nijeriya
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
