Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya isa birnin Ilorin na Jihar Kwara domin jajanta wa gwamnati da al’ummar jihar bisa harin da aka kai wa al’ummar Woro da ke Karamar Hukumar Kaiama a ranar Talata.
Kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito, jirgin Mataimakin Shugaban ya sauka a Filin Jirgin Sama na Janar Tunde Idiagbon da misalin karfe 10:30 na safiyar Asabar, inda ya zo domin nuna alhini da duba halin tsaro.
Mataimakin Shugaban ya samu rakiyar Gwamnan Jihar Borno, Babagana Zulum, Sanata Ali Ndume, da Sanata Ovie Omo-Agege zuwa jihar.
A filin jirgin saman, Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, tare da Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Yakubu Salihu, da Sanatan Kwara Ta Arewa, Sadiq Umar, ne suka tarbe shi.
Kashim Shettima ya kai ziyarar ta’aziyya Ilorin kan harin Kaiama
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
