Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiKasshim Shettima ya tafi Ethiopia don wakiltar Shugaba Tinubu a taro

Kasshim Shettima ya tafi Ethiopia don wakiltar Shugaba Tinubu a taro

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya tafi birnin Addis Ababa na Ethiopia domin wakiltar shugaba Tinubu a taron kungiyar tarayyar Afirka na 2026.

Baya ga taron kungiyar, Kashim Shettima zai halarci wasu tarukan da kuma ganawa da jagororin Afirka a bangarori daban daban, da nufin karfafa alakar Nijeriya da wasu kasashen a Afirka.

Ya samu rakiyar wasu ministoci da kuma manyan jami’an gwamnati, kuma ana sa ran zai koma gida Nijeriya bayan kammala duka tarukan, kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata