Mai shari’a James Omotosho ya bayar da umarnin mayar da zaman shari’ar Nnamdi Kanu daga kotu zuwa hedkwatar hukumar DSS a Abuja.
Matakin, wanda na wucin gadi ne, ya biyo bayan bukatar tantance wani kwantena da ake zargin an shigo da na’urar watsa shirye-shirye ta Radio Biafra da shi.
