Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiKotun koli ta sanya ranar da za ta saurari karar Atiku kan...

Kotun koli ta sanya ranar da za ta saurari karar Atiku kan nasarar zaben Tinubu

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1RqjW2wV0MDt44j4zt_7hV0mfsiv1OkDxhttps://drive.google.com/uc?export=view&id=1JHcGmioJr0gkmNg08kPIXqey_RVqH1uZ
Kotun kolin Nijeriya ta ce a ranar 23/10/2023 za ta saurari bukatar da madugun adawa Atiku Abubakar na jam’iyyar PDP ya gabatar mata domin duba yadda za ta soke nasarar Shugaba Bola Tinubu. Hukumar zabe ta INEC dai ta ayyana Shugaba Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa na 2023. Kotun sauraran kararrakin zabe ma ta tabbatar da wannan nasara ta Tinubu.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata