Sakataren Gwamnatin Tarayyar Nijeriya, Sanata George Akume, ya shawarci ‘yan siyasa daga yankin Arewa da su dakata har zuwa shekarar 2031 kafin su nemi kujerar shugaban kasa.
Akume ya bayyana haka ne a ranar Talata yayin wani taron tattaunawa na kwanaki biyu a Kaduna, wanda aka shirya domin karfafa hulɗa tsakanin gwamnati da ‘yan ƙasa.
Jaridar Punch ta ruwaito Akume na yabawa cibiyar Sir Ahmadu Bello bisa samar da dandalin tattaunawa domin inganta shugabanci da dimokuraɗiyya a ƙasar.
Ku jira sai zuwa 2031 tukuna – Shawarar George Akume kenan ga ‘yan siyasar Arewa da ke neman kujerar shugaban kasa
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
