Kungiyar likitoci a Nijeriya NARD ta ayyana tsunduma yajin aiki daga ƙarfe 11:59 na dare ranar Juma’a, 31 ga Oktoba, 2025, saboda gaza biyan bukatun da ta gabatar ga gwamnatin tarayya.
Kamar yadda sanarwar kungiyar ta nuna a ranar Asabar, Shugaban NARD, Dakta Mohammed Usman Suleiman, ya bayyana cewa an cimma wannan matsaya ne bayan taron gaggawa na awanni biyar da kwamitin zartarwa na ƙasa ya gudanar.
Ya ce umarnin shiga yajin aikin ya biyo bayan cika wa’adin kwanaki 30 da kungiyar ta bai wa gwamnatin tarayya domin ta biya bukatunta, amma har yanzu babu wani mataki da aka dauka.
Kungiyar likitoci a Nijeriya za ta tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani
Recent Comments
on Gwamnatin Tinubu za ta fara ba da rancen maras kuɗin ruwa ga manoma da masu ƙananan sana’o’i – GEEP
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da shirin horas da matasa miliyan 20 daga yanzu zuwa shekarar 2030
on Jaridar Daily Trust ta gano dalilai uku da suka sa Ganduje ya ajiye mukamin shugabancin APC na kasa
on Peter Obi ya sake jaddada bukatar kafa tsarin wa’adin shekara 5 kacal ga shugaban ƙasa a Najeriya
on Cire tsoffin ‘yan sanda daga daga tsarin Contributory Pension Scheme ya fi karfina – IGP Egbetokun
on Gwamnatin Nijeriya ta ɗage buɗe shafin neman aiki na Immigration, Civil Defence da sauran hukumomi
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3
on APCn jihar Kebbi ta yafe wa hadimin gwamna da aka dakatar saboda ya zo da maciji a fadar gwamnati
on An karkatar da Naira Bilyan 71.2 daga cikin Bilyan 100 na bashin dalibai a Nijeriya – Hukumar ICPC
on Gwamna Abba Gida Gida ya zabi tsohon shugaban ma’aikatansa da wasu mutum 5 a matsayin kwamishinoni
on Nijeriya za ta zama jagorar kasuwar halal ta duniya mai jarin Dala bilyan Dubu 7 – Kashim Shettima
