Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiKungiyar likitoci masu neman kwarewa za ta tsunduma sabon yajin aiki

Kungiyar likitoci masu neman kwarewa za ta tsunduma sabon yajin aiki

Kungiyar Likitocin masu neman kwarewa NARD ta bayyana cewa za ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga Litinin, 12 ga Janairu, 2026, sakamakon gazawar gwamnatin tarayya wajen cika yarjejeniyar da aka cimma da su.

Shugaban kungiyar, Dakta Mohammad Suleiman, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka wallafa a shafinta na X a karshen makonnan, bayan taron gaggawa da aka gudanar a ranar Jumma’a.

Ya ce yajin aikin, zai fara ne idan har gwamnatin tarayya da ma’aikatar Lafiya ba su aiwatar da yarjejeniyar da aka rattaba hannu da ƙungiyar ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata