Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiKusan duk wanda ya haƙa rijiyar burtsatse a Lekki to ruwan bahaya...

Kusan duk wanda ya haƙa rijiyar burtsatse a Lekki to ruwan bahaya yake sha – Gwamnatin Legas

Babban sakatare a ofishin kula da ayyukan magudanar ruwa da albarkatun ruwa a jihar Legas, Mahmood Adegbite, ya ce mutanen da ke hakar rijiyar burtsatse a yankin Lekki na jihar wata kila suna shan ruwan bahaya.

Da yake jawabi a wani taron masu ruwa da tsaki a jihar, Adegbite ya bayyana cewa gurbacewar rijiyoyin burtsatse a Lekki na da illa ga lafiyar al’umma.

Ya ce, ya kamata a kawar da duk wata cuta da za ta iya haifar da sakamakon rashin lafiyar al’umma, ya kara da cewa gwamnati ta yi kokarin magance matsalar ambaliyar ruwa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata