Sunday, April 5, 2026
HomeLabaraiLassa Fever ta yi ajalin mutane 70 cikin wata daya a Nijeriya

Lassa Fever ta yi ajalin mutane 70 cikin wata daya a Nijeriya

 

Cutar Lassa fever ta yi sanadiyar mutuwar mutan 70 a wannan shekarar 2025, mafi yawa daga jihohin Taraba, Ondo da Edo.
Acewar hukumar kiyaye yaduwar cututtuka ta Nijeriya NCDC, a farkon shekarar nan kawai mutane 1, 552 aka yi tunanin sun kamu da cutar, inda mutum 358 aka tabbatar da ita a jikinsu, haka kuma mutum 70 suka mutu sanadiyar cutar wadda ke yaduwa daga beraye.
Jaridar Dailytrust ta gano cewa an samu mutum daya da ya kamu da cutar a kananan hukumomi 58 cikin jihohi 10 na kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata