Kungiyar likitoci a Nijeriya ta dakatar da yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai da ta shiga a ƙasar.
Kungiyar ta fara yajin aikin ne a ranar Litinin 26 ga watan Agusta saboda sace wani dan kungiyar mai suna Dokta Ganiyat Popoola-Olawale.
Kungiyar ta ce ta yanke shawarar dakatar da yajin aikin ne domin jawo hankalin masu ruwa da tsaki don ganin an sako dan kungiyar da aka sace cikin gaggawa.

.jpeg)